Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Malam Zubairu Sani kan dakatar da alkalan wasa da hukumar NFF ta yi

Wallafawa ranar:

Hukumar da ke kula da kwallon kafa a Najeriya ta NFF ta dakatar da wasu alkalan wasan da ke busa gasar firimiya league su 14 daga aiki, saboda abinda ta kira kura kuran da suka tafka wajen gudanar da alkalancin wasannin da ke gudana a wannan kaka. Irin wadannan kura kurai na daga cikin dalilan da suka saka hukumar kwallon kafa ta Afirka wato CAF kan tsallake alkalan wasan Najeriya lokacin zabo wadanda za su busa wasannin Afirka. 

Alhaji Ibrahim Musa Gusau, shugaban hukuma kwallon kafa ta Najeriya NFF.
Alhaji Ibrahim Musa Gusau, shugaban hukuma kwallon kafa ta Najeriya NFF. © The Guardian Nigeria
Talla

 

Ko gasar da za a gudanar a Abidjan shekara mai zuwa, babu alkalin wasa koda guda daga Najeriya. A kan wannan ne Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da shugaban alkalan wasan Najeriya, Malam Zubairu Sani.

Ku latsa alamar sauti don sauraron tattaunawar tasu....

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.