Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Farfesa Abba Gambo kan asarar da manoman Najeriya ke tafkawa

Wallafawa ranar:

Wasu Kungiyoyin fararen hula a Najeriya sun koka a kan yadda manoman kasar ke tafka asara bayan girbin amfanin gonakinsu, asarar da aka ce ta kai ta naira triliyan 3 da rabi kowacce shekara. 

Manomi Ali Dan Ladi tsaye cikin gonar sa da ambaliyar ta lalata a yankin masarautar Rimgim dake jihar Jigawa mai makwaftaka da jihar Kano a arewacin Najeriya.
Manomi Ali Dan Ladi tsaye cikin gonar sa da ambaliyar ta lalata a yankin masarautar Rimgim dake jihar Jigawa mai makwaftaka da jihar Kano a arewacin Najeriya. AP - Sunday Alamba
Talla

 

Wadannan asarori sun kunshi lalacewar amfanin gonar, ko kuma rashin kai su kasuwanni ko rashin iya sarrafa su cikin lokaci. 

Dangane da wannan asarar, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Farfesa Abba Gambo, mai bai wa gwamnonin Najeriya shawara a kan noma.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.