Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Barrister Abdullahi Jalo kan hukuncin zabe a Najeriya

Wallafawa ranar:

Samun takardun kotun daukaka kara da suka yi karo da hukuncin da alkalai suka gabatar a kan shari’ar gwamnan Kano dake Najeriya, ya haifar da cece kuce da kuma zanga zanga a birnin Kano da kewaye. 

Najeriya: Bayan zaben shugaban kasa da ya gudana a Najeriya, kotun sauraren kararrakin zaben kasar ta tabbatar da nasarar Bola Ahmad Tinubu a karar da manyan abokan takarar sa wato Atiku Abubakar na APC da Peter Obi na LP suka shigar gabanta.
Najeriya: Bayan zaben shugaban kasa da ya gudana a Najeriya, kotun sauraren kararrakin zaben kasar ta tabbatar da nasarar Bola Ahmad Tinubu a karar da manyan abokan takarar sa wato Atiku Abubakar na APC da Peter Obi na LP suka shigar gabanta. © rfi hausa
Talla

Takardun kotun sun bayyana cewar NNPP ta samu nasara, sabanin hukuncin da alkalai suka gabatar, yayin da kotun tace kuskure akayi wajen samun wadancan takardu. 

Dangane da wannan dambarwa, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Barrister Abdullahi Jalo, masanin shari’a a Najeriyar.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.