Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dr Elharun Muhammad kan matsin tattalin arzikin da Nijar ke ciki sanadiyar takunkumai

Wallafawa ranar:

Watanni 4 bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a Jamhuriyar Nijar, talakawan kasar na ci gaba da fuskantar ukubar takunkumin karya tattalin arzikin da kungiyar ECOWAS ta sanyawa kasar, musamman abinda ya shafi kayan abinci da magunguna da kuma harkokin yau da kullum. 

Manyan motoci yayin da suka yi jerin gwano akan iyakar Najeriya da Nijar.
Manyan motoci yayin da suka yi jerin gwano akan iyakar Najeriya da Nijar. © Daily Trust
Talla

 

Dr Elharun Muhammad na Cibiyar bunksa manufofin ci  gaba na daya daga cikin ‘yan Najeriyar da suka ziyarci kasar domin ganewa idansu halin da talakawan ke ciki. 

Ku latsa alamar sauti don sauraron tattaunawarsa da Bashir Ibrahim Idris bayan komawarsa gida....

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.