Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Attahiru Bafarawa kan kisan 'yan maulidi a jihar Kaduna

Wallafawa ranar:

‘Yan Najeriya da kuma kungiyoyi daban daban na ci gaba da gabatar da bukatar gudanar da sahihin bincike a kan kisan kuskuren da sojoji suka yiwa masu halartar bikin Maulidi a Jihar Kaduna, domin sanin gaskiyar abinda ya faru. 

Tsohon Gwamnan Jahar Sokoto Alh. Attahiru Bafarawa
Tsohon Gwamnan Jahar Sokoto Alh. Attahiru Bafarawa grassroot.vangurd
Talla

Tsohon gwamnan jihar Sokoto, kuma daya daga cikin dattawan arewacin kasar, Alhaji Attahiru Bafarawa ya shiga jerin masu bukatar ganin anyi adalci cikin lamarin. 

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkiyar tattaunawar sa da Bashir Ibrahim Idris.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.