Majalisar Dinkin Duniya, ta bukaci gudanar da bincike kan harin da ya kashe fararen hula da dama a jihar Kaduna
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:34
Majalisar dinkin duniya ta bi sahun kungiyoyi da daidaikun jama’ar dake gabatar da bukatar gudanar da bincike na gaskiya a kan kisan gillar da aka yiwa mutanen kauyen Tudun Biri a Najeriya, sakamakon harin sama da sojoji suka kai wanda yayi sanaduyar salwantar rayukan mutane da dama.
Ko a jiya sanda aka gudanar da zanga zangar lumana a Abuja da kuma Zaria domin kara matsin lamba ga gwamnati.
Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Hajiya Naja’atu Muhammad, mai sharhi a kan al’amuran yau da kullum a Najeriya, kuma ga yadda zantawarsu ta gudana.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu