Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Umar Shehu: Dan jaridar da ya kammala digiri cikin wata guda a Cotonou

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da amincewa da shaidar karatu daga kasashen Benin da Togo, sakamakon bankado asirin yadda wasu jami’o’in kasashen ke bayar da shaidar kammalla karatun digiri cikin wata guda.

Umar Shehu Audu, dan jaridar da ya sayi kwalin digiri daga jami'ar Kwatano a kan naira dubu 600.
Umar Shehu Audu, dan jaridar da ya sayi kwalin digiri daga jami'ar Kwatano a kan naira dubu 600. © Daily Nigerian
Talla

Tuni ‘yan kasar suka fara yaba wa gwamnatin la’akari da yadda wannan matsala ke kara kamarai.

Umar Shehu Audu, shi ne dan jaridar da ya yi shigar burtu wajen bankado yadda ake gudanar da wannan kasuwanci mai riba, kuma yayin tattaunawarsa da RFI Hausa, ya ce, tabbas burinsa ya cika.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar zantawarsa da Rukayya Abba Kabara.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.