Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Jibrin Baba Ndache: Kan hulda tsakanin RFI da Voice of Nigeria

Wallafawa ranar:

A farkon wannan makon ne Daraktan RFI, Jean-Marc Four ya ziyarci wasu kafofin yada labaran da RFI ke mu’amala da su a ziyarar aiki da ya kai RFI Hausa da ke Lagos. Daga cikin kafofin yada labaran da ya kai ziyara har da tashar Voice of Nigeria da kuma Radio Nigeria, dukkansu mallakar gwamnatin kasar.

Darekta Janar na Voice of Nigeria, Jibrin Baba Ndache tare da Shugaban RFI, Jean-Marc Four a Lagos (02/02/2024)
Darekta Janar na Voice of Nigeria, Jibrin Baba Ndache tare da Shugaban RFI, Jean-Marc Four a Lagos (02/02/2024) © VON
Talla

Bayan ziyarar, Darakta Janar na Voice of Nigeria, Jibrin Baba Ndache ya ziyarci ofishinmu, inda suka tattauna da Bashir Ibrahim Idris.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.