Isa ga babban shafi
Da Rabon Ganawa

Da Rabon Ganawa kashi na 32 (Yadda kungiyar ICRC ke sada iyalan da suka bace)

Wallafawa ranar:

Shirin Da Rabon Ganawa tare da Rukayya Abba Kabara, yana mayar da hankali ne kan taimakawa jama'a yadda za su sake yin tozali da 'yan uwansu ko kuma iyalansu da suka bace a dalilin tashe-tashen hankula.

Sansanin 'yan gudun hijira na Jere da ke garin Maiduguri a jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya.
Sansanin 'yan gudun hijira na Jere da ke garin Maiduguri a jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya. AP - Chinedu Asadu
Talla

Hukumar Agaji ta ICRC ke daukar nauyin kawo muku wannan shirin tare da hadin guiwar RFI Hausa. A wannan makon shirin na musamman ne da ya tattauna kan batutuwa da dama ciki har da ayyukan kungiyar ICRC a kasar Ukraine dake fama da yaki tsakaninta da Rasha.

Ku latsa alamar sautin dake sama domin sauraren cikakken shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.