Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya ta yi barazanar komawa yajin aiki

Wallafawa ranar:

Shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' na wannan mako tare da Bashir Ibrahim Idris ya mayar da hankali ne kan barazanar da kungiyar malaman jami'o'in Najeriya ta yi na sake komawa yajin aiki. Malaman sun yi korafin cewa gwamnati ta ki cika alkawurran da ta dauka musu, sannan tana muzguna wa mambobinta.

Logon kungiyar malaman jami’o’in Najeriya ASUU
Logon kungiyar malaman jami’o’in Najeriya ASUU ASUU
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.