Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Matashiya ta kirkiri manhajar kwarmata fyade

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan makon ya cigaba da tattaunawa kan yadda wata matashiya a jihar Kano dake Najeriya ta kirkiri manhajar da ke kwarmata rahotanni game da masu fyade.

Matashiya Sa'adatu Aliyu tare da Ministan Sadarwar Najeriya, Dr. Isa Ali Pantami
Matashiya Sa'adatu Aliyu tare da Ministan Sadarwar Najeriya, Dr. Isa Ali Pantami © Sa'adatu Aliyu
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.