Ilimi Hasken Rayuwa
Dakatar da harkokin kamfanin Twitter da gwamnatin Najeriya ta yi
Wallafawa ranar:
Kunna - 11:14
A cikin shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' na wannan makon , Bashir Ibrahim Idris ya mayar da hankali ne a kan dakatar da harkokin kamfanin sadarwa na Twitter da gwamnatin Najeriya ta yi biyo bayan goge wani sako da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya wallafa. Masana harkar sadarwa sun tofa albarkacin bakinsu.