Ilimi Hasken Rayuwa
Yadda gwamnatin Nijar ta samar da Makarantun kwana don bunkasa ilimin Mata
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:12
Shirin ilimi hasken rayuwa tare da Bashir Ibrahim Idris ya yi dubi ne kan karancin yaran mata da ke zuwa karatun boko don samun ilimi, matakin da ke matsayin babban kalubalen da ya sanya gwamnatin Nijar karkashin jagorancin shugaba Bazoum Mohamed samar da makarantun kwana don karfafa ilimin yara mata.