Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Karuwar masu mallakar takardun kammala karatu na bogi a Najeriya, na barazana ga karewar kwararru

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan mako ya duba yadda mallakar takardun kammala karatu na bogi a Najeriya ke barzana ga karewar kwararru a fannoni da dama.

Wasu daga cikin likitocin Najeriya
Wasu daga cikin likitocin Najeriya © Daily Trust
Talla

Ana fargabar idan har wannan dabi'a ta ci gaba a haka, tabbas za'a rasa kwararru musamman a fannin lafiya, kimiyya da sauransu.

Danna Alamar saurare don jin cikakken shirin tare da Shamsiyya Haruna.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.