Isa ga babban shafi
Kasuwanci

Bincike ya nuna cewa yan kasuwar Najeriya na kaura daga yankunan su zuwa waje

Wallafawa ranar:

A cikin shirin kasuwa. a kai miki dole,Bashir Ibrahim idris ya duba halin da ake ciki a Najeriya musaman bayan da wani bincike ya nuna cewa matsalar tsaro ta sa yan kasuwa kaura daga yankunan su zuwa kasashen waje.A cikin shirin za ku ta yada binciken ya nuna cewa jihar Gombe ce sahun gaba inda da dama daga cikin yan kasuwa a jihar suka kaura.

Wani manomi a arewa maso gabashin Najeriya.
Wani manomi a arewa maso gabashin Najeriya. © www.fao.org
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.