Isa ga babban shafi
Kasuwanci

Yadda karin kudin ruwan CBN ya hada-hadar kasuwanci a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin namu na wannan makon, zai yada zango a tarayyar Najeriya, inda zai duba karin kashin 2 cikin 100 na kudin ruwa da babban bankin kasar CBN ya yi, wanda tuni shugaban kasar Muhammadu Buhari ya rattabawa hannu, karin da masana tattalin arziki ke hasashen zai shafi ciniki da hada-hadar kasuwanci a dai dai wannan lokacin da hauhawan farashin kaya ke shafar iyalai da dama a sassan kasar. 

Ginin Babban Bankin Najeriya CBN da aka dauka a watan nuwambar 2011.
Ginin Babban Bankin Najeriya CBN da aka dauka a watan nuwambar 2011. AP - Sunday Alamba
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.