Isa ga babban shafi
Muhallinka Rayuwarka

Mai yiwuwa wasu jihohin Najeriya su fukanci ambaliyar ruwa

Wallafawa ranar:

A wannan makon shirin ya tattauna ne kan hasashen fuskantar ambaliyar ruwa da kwararrun hukumar kula da yanayi ta Najeriya suka yi, wadanda suka yi gargadin cewa wasu daga cikin jihohin kasar za su fuskanci iftila’in ambaliyar, a yayin da wasu kuma ruwan sama zai dauke da wuri.

Wani yanki na unguwanni a garin Lokoja da ambaliyar ruwa ta mamaye a ranar 17 ga Satumba, 2018.
Wani yanki na unguwanni a garin Lokoja da ambaliyar ruwa ta mamaye a ranar 17 ga Satumba, 2018. REUTERS/Afolabi Sotunde
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.