Muhallinka Rayuwarka
An gaza kawar da matsalar rikicin manoma da makiyaya a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:12
Shirin Muhallinka Rayuwarka na wannan karon ya tattauna da masana da sauran masu ruwa da tsaki kan sha'anin noma da kiwo da kuma zaman lafiya akan yadda za a warware matsalar rikicin manoma da makiyaya da ya ki ci ya ki cinyewa a sassan Najeriya.
Talla
Sai a latsa alamar sautin da ke sama domin sauraron shirin wanda Nasiru Sani ya gabatar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu