Isa ga babban shafi
Rayuwata

Rayuwata kashi na 266 ( Yadda Boko Haram ta hana mata karatu)

Wallafawa ranar:

Shirin Rayuwata na wannan kashin, ya yi dubi ne kan yadda dubban yara suka gaza ci gaba da karatunsu saboda ta'addancin Boko Haram. Mayakan sun sace 'yan matan Chibok a 2014 domin hana su karatun boko tare da aure wasu daga cikinsu.

Wasu daga cikin 'yan matan Chibok da Boko Haram ta sace a 2014 a makarantar kwana ta Chibok da ke jihar Bornon Najeriya.
Wasu daga cikin 'yan matan Chibok da Boko Haram ta sace a 2014 a makarantar kwana ta Chibok da ke jihar Bornon Najeriya. HO AFP/File
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.