Isa ga babban shafi
Rayuwata

Rayuwata kashi na 413 (Dalilan da suke janyo zubewar kimar makarantun kwana)

Wallafawa ranar:

Duk da muhimmancin da neman ilimi ke da shi a wannan zamani, Makarantun kwana musamman na sakandare na cigaba da rasa karsashinsa a idanun iyaye da ma al’umma baki daya, la’akari da dimbin kalubalen dake kewaye da su, kama daga harkokin tsaro a ciki da wajen makarantun, tabarbarewar tarbiyar dalibai, da ma wasu abubuwan da ba’a rasa ba, wadanda ke haifar da tsaiko wajen samun ilimi.

Daya daga cikin ajujuwa makarantar sakandaren kwana ta Bethel Baptist da ke jihar Kaduna.
Daya daga cikin ajujuwa makarantar sakandaren kwana ta Bethel Baptist da ke jihar Kaduna. © REUTERS/Bosan Yakusak
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.