Rayuwata
Kungiyoyi a Najeriya na ci gaba da laluben yadda za a kawo karshen cin zarafi
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:01
Kungiyoyi masu zaman kan su a Najeriya na ci gaba da nemo mafita kan yadda za a kawo karshen ci zarafin da ake yiwa mata, musamman kananan yara.
Talla
Wannan na zuwa ne yayin da binciken hukumomi ya gano cewa wannan matsala ta fi shafar kananan yara.
Hakan ta sanya kungiyoyi ke kokarin samar da wata manhaja da za ta rika bibiyar masu aikata wannan danyen aiki, ta yadda za a gurfanar da su gaban shari'a bisa kwararan hujjoji.
Latsa alamar sauti domin sauraron shirin da zainab Ibrahim ta tsara kan wannan matsala.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu