Isa ga babban shafi
Rayuwata

Dalilin da ya sa mata kama sana'a a zamanance a arewacin Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin ya tabo batun kama sana’a domin dogaro da kai, da mata suka fara dukufa a kai a halin yanzu, inda suke amfani da wannan damar wajen kula da iyalansu.

Mata kan jajirce wajen samarwa iyalansu mafita ta hanyar sana'a
Mata kan jajirce wajen samarwa iyalansu mafita ta hanyar sana'a AFP PHOTO/Esdras NDIKUMANA
Talla

Duba da kalubalen da yawancin mata kan fuskanta wajen samun damarmakin kasuwanci ya sanya wata kungiya da ake kira cibiyar fasahar sadarwa da ci gaban al’umma ta CITAD shiryawa wasu mata taron horaswa.

An zabo matan ne daga wasu jihohin arewacin Najeriya domin horar da su kan dabarun zamani na habaka kasuwanci a shafukan sada zumunta maimakon zaman dabaro.

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakken shirin da Zainab Ibrahim ta shirya

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.