Isa ga babban shafi
Rayuwata

Yadda yajin aikin ASUU a Najeriya ya jefa rayuwar wasu mata dalibai cikin kunci

Wallafawa ranar:

A tsakiyar watan Fabarairun 2022 ne, kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, ta shiga yajin aikin gargadi ga gwamanatin Najeriya na tsawon wata guda, sakamakon abin da ta kira cewa gwamnati ta gaza cika alkawuran da ta dauka.

Yajin aikin na jami'o'in Najeriya ya haifar da cece-kuce a fadin kasar
Yajin aikin na jami'o'in Najeriya ya haifar da cece-kuce a fadin kasar REUTERS/Adama Diarra
Talla

Yarjejeniyar dai ta kunshi yadda za a bunkasa harkokin karatun jami'o'in Najeriyar.

Wannan batu dai ya jefa dalibai mata cikin yanayin kunci, kamar yadda suka shaidawa shirin rayuwata.

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakken shirin tare da Zainab ibrahim.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.