Rayuwata
Yadda auratayya ke ci gaba da wanzuwa tsakanin 'yan gudun hijira a Nijar
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:58
A yau Shirin rayuwata ya leka sansanonin ‘yan gudun hijira a jamhuriyar Njar, inda ya duba auratayya tsakanin junansu da ‘yan gari.
Talla
Latsa alamar sauti domin sauraron cikakken shirin da Zainab Ibrahim ta shirya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu