Isa ga babban shafi
Rayuwata

Kan matsalar fyade da ke ci gaba da kamari a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin ya tattauna ne kan batun na fyade da a bayabayan nan ake samu a makarantu, inda wasu malamai ke amfani da karfin ikonsu wajen lalata daliban su.

Cikin shekarar 2019 kadai, hukumar HISBA a jihar Sokoto ta samu laifukan fyade fiye da 600.
Cikin shekarar 2019 kadai, hukumar HISBA a jihar Sokoto ta samu laifukan fyade fiye da 600. Daily Trsut
Talla

masu iya magana dai kan ce waka ta fi dadi a bakin mai ita, da haka zaku ji hirar mu da ita kanta dalibar da lamarin ya rutsa da ita, wato Na'ima, da kuma kwamred Zubairu, shugaban rundunar adalci da kare ‘yancin dan adam ta jihar Filato.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.