Isa ga babban shafi
Rayuwata

Kan yadda matsin rayuwa ke haifar da mace-macen aure

Wallafawa ranar:

A yayinda hukumomi a tarayyar Najeriya ke kokawa game da halin matsin rayuwa da kuma lalacewar tattalin arziki da kasar ke ciki a yanzu haka, sai gashi lamarin ya kai ga ana samun rarabuwar aure musamman a yankin arewacin najeriya saboda matsalar.

Wasu mata 'yan gudun hijira tare da 'ya'yansu yayin jiran karbar tallafin abinci a wani sansani da ke wajen birnin Maiduguri a jihar Borno.
Wasu mata 'yan gudun hijira tare da 'ya'yansu yayin jiran karbar tallafin abinci a wani sansani da ke wajen birnin Maiduguri a jihar Borno. © REUTERS/Akintunde Akinleye/File Photo
Talla

Magidanta a wannan yanayi na kokawa kan rashin iya biyan bukatun iyalansu, saboda karancin kudi, ga tsadar kayakin masarufi, ba a ma ko batun karatun yara balle a ce sutura da makamantansu.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken shirin da Zainab Ibrahim ta hada.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.