Rayuwata
Yadda wata kungiya ta fara kaddamar da shirin wayar da kan dalibai a Nijar
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:00
Shirin na wannan rana ya leka Jamhuriyar Niger, inda wata kungiyar matasa ta kaddamar da wani shirin wayar da kan dalibai kan yadda za su kaucewa abubuwan da za su iya tayar da zaune tsaye a kasar da ke Yammacin Afirka, da kuma yadda za su bawa mata kariya a lokacin tashe-tashen hankula.
Talla
Shiga alamar sauti domin sauraron Zainab Ibrahim cikin shirin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu