Isa ga babban shafi
Rayuwata

Yadda matsalar fyade ta yi kamari a Nijar

Wallafawa ranar:

Shirin Rayuwata na wannan rana ya tattauna ne kan matsalar yi wa kananan yara fyade a Jamhuriyar Nijar, inda wata yarinya daga yankin Agadez ta shaida wa RFI Hausa irin yadda wasu kattai suka yi kokarin keta mata budurci.

Fyade na cikin manyan abubuwan da ke cutar da rayuwar mata
Fyade na cikin manyan abubuwan da ke cutar da rayuwar mata © firstpost
Talla

Kazalika shirin na Rayuwata ya yi nazari kan abubuwan da ke haifar da fyaden da suka hada da tabin hankali da tsafi da rashin tsoron Allah.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin tare da Zainab Ibrahim

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.