Isa ga babban shafi
Rayuwata

Magidantan Najeriya sun fara hutun jego domin taya matansu reno

Wallafawa ranar:

Shirin Rayuwata na wannan rana ya yi nazari ne kan sabon shirin gwamnatin Najeriya na bai wa iyaye maza hutun jego domin taya matansu renon jarirai sabbin haihuwa.

Kasashen da suka ci gaba sun jima suna aiwatar da wannan tsarin na bai wa maza hutun jego
Kasashen da suka ci gaba sun jima suna aiwatar da wannan tsarin na bai wa maza hutun jego Getty Images via AFP - JOHN MOORE
Talla

Shirin dai ya fara aiki ne tun a ranar 25 ga watan Nuwamban bara kuma tuni wasu daga cikin magidanta a Najeriyar suka fara cin moriyar hutun na kwanaki 14.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin tare da Zainab Ibrahim

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.