Isa ga babban shafi
Rayuwata

Yadda cin zarafin matan aure ya yi kamari a Ghana

Wallafawa ranar:

Shirin Rayuwata na wannan rana ya yi nazari ne kan matsalar nan ta cin zarafin da magidanta ke yi wa matansu na aure, lamarin da har yanzu ke ci gaba da zama ruwan dare game duniya a kasashen Afrika.

Cin zarafin mata ya yi kamari a kasashen Afrika.
Cin zarafin mata ya yi kamari a kasashen Afrika. AFP - EDUARDO SOTERAS
Talla

Shirin ya yada zango a Ghana, inda wannan matsalar ta cin zarafin matan aure ta yi kamari kamar yadda binciken Hukumar 'Yan Sandan Kasar ya nuna.

Shirin ya zanta da wata baiwar Allah mai suna Habiba Khalid wadda mijinta ya yi mata dukan kawo-wuka bayan ya zarge ta da zantawa ta wayar tarho da wani mutun wanda ba muharraminta ba ne.

Ku latsa alamar sauti domin sauuraren cikakken shirin tare da Zainab Ibrahim

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.