Isa ga babban shafi
Rayuwata

Dalilin da ya sa mazan Najeriya ke kyamar matan da ke aiki a Otal

Wallafawa ranar:

Shirin ya mayar da hankali kan yadda ake tsangwamar matan da ke aiki a gidajen otal-otal, musamman a Arewacin Najeriya, inda ake musu kallon masu zaman kansu ko kuma masu yawon dandi.

Wani Otal a Geneva da ya bawa marasa matsuguni mafaka a lokacin dokar kullen Corona
Wani Otal a Geneva da ya bawa marasa matsuguni mafaka a lokacin dokar kullen Corona AFP
Talla

A duk lokacin da aka ce mace na aiki a Otal, to kuwa kusan kabilu da dama suna masa kallon aiki mai cike da abun kyama, musamman ga mata, kasancewar mutane masu halayya daban-daban kan kai ziyara ire-iren wadannan wurare.

Shirin ya tattauna da wasu daga cikin matan da suke aiki a Otal, duk da kalubalen da suka fuskanta daga wurin iyayensu kafin su fara aikin, da kuma yadda masana ke kallon wannan al'amari.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken shirin, tare da Zainab Ibrahim.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.