Shirin na wannan rana ya mayar da hankali kan yadda wasu iyaye mata, ke fadi-tashin yadda za ssu ciyar da iyalansu, yayin da suke bazzama neman aikin karfi.
Talla
A sassan Najeriya da dama za ka iske yadda mata kan yi sharar titi da sanyin safiya, inda da dama ddaga ccikinsu za ka tarar basu da zabi ne face hakan, domin su kula da yaransu.
Zainab Ibrahim ta duba halin da irin wadannan mata ke ciki, inda ta gabatar da sshirin kan halin rayuwar su.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin nata.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu