Laifukan kisan kai da aikata fyade sun yi karuwar dake tayar da hankula a Maradi, inda rahotanni suka ce baya ga ‘ya’ya mata a yanzu lamarin ya soma kaiwa har ga ‘ya’ya maza.
Talla
Sabbin alkuman da humomin dake sa ido kan laifukan fyaden sun bayyana ne bayan bude shari’a kan manyan laifuka da aka soma a Jamhuriyar Nijar.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin da Zainab Ibrahim ta gabatar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu