Isa ga babban shafi
Rayuwata

Mata da dama ne suka fadi a zaben Najeriya na 2023

Wallafawa ranar:

A Najeriya, duk da cewa tsarin mulki ya bai wa mata damar taka rawa a siyasance, ciki har da tsayawa takara a kowanne mukami idan suka bukata, amma har yanzu ana iya cewa ba kasafai matan ke samun irin wannan damar ba sabowa wasu dalilai.

Aishatu Binani
Aishatu Binani © dailytrust
Talla

A jimilce, mata dubu 1 da 553 ne suka tsaya takarar neman mukamin shugabancin kasa,gwamnoni da kuma majalisun tarayya, to sai dai 96% sun sha kashi a hannun takwarorinsu maza.  

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin da Zainab Ibrahim ta gabatar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.