Isa ga babban shafi
Rayuwata

Nijar: Yadda dalibai suka dukufa wajen daukar nauyin karatunsu

Wallafawa ranar:

Daya daga cikin kalubalen da dalibai da dama ke fuskanta a halin yanzu shine rashin samun wanda zai dauki nauyin karatun su, matsalar da tuni ke sa da dama daga cikinsu hakura da karatu.

wata daliba yar sakandre a yankin Casamance na Senegal
wata daliba yar sakandre a yankin Casamance na Senegal RFI/Bineta Diagne
Talla

Bugu da kari, kalilan daga cikinsu kan taka rawar gani wajen yin duk mai yiwuwa domin ilimantar da kansu misali; kamar sana’ar hannu da sauransu.

A game da wannan batu muka ziyarci jam'iar Abdoul Moumouni Dioffo a jamhuriyar Nijar, inda dalibai da dama suka rungumi dabi’ar gudanar da sana' oi baya ga karatu domin samun abun rufawa kai asiri tare da daukar nauyin karatun nasu.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.