Isa ga babban shafi
Rayuwata

Ukubar da matan aure ke sha a makarantun boko a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin Rayuwata na wannan rana ya yi nazari ne kan irin kalubalen da matan aure da mata masu juna biyu ke fuskanta a makarantun boko.

Harabar Jami'ar Lagos a Najeriya
Harabar Jami'ar Lagos a Najeriya AFP - PIUS UTOMI EKPEI
Talla

Shirin ya tattauna da wasu mata a Najeriya da suka shaida masa irin ukubar da suke sha a kokarinsu na hada karatu da daukar ciki ko kuma renon jariri.

Tuni kungiyoyin kare hakkin bil'adama suka bukaci samar da yanayi mai kyau domin samar da sauki ga ire-iren wadannan mata masu kokarin inganta rayuwarsu ta hanyar zurfafa ilimi.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin tare da Zainab Ibrahim.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.