Isa ga babban shafi
Rayuwata

Karin kudin makaranta ya fusata iyaye a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin Rayuwata na wannan rana ya yi nazari kan yadda makarantun boko a Najeriya suka kara kudin makaranta, lamarin da iyayen dalibai suka bayyana a matsayin wata musiba a daidai lokacin da ake kokarin neman abin da za a jefa a bakin salati.

Wasu daliban makarantar Firamare a Najeriya.
Wasu daliban makarantar Firamare a Najeriya. © Akintunde Akinleye/Reuters
Talla

Shirin ya gayyato wasu iyayen daliban da suka bayyana irin razanar da suka shiga sakamakon wannan karin, yayin da su ma malaman makarantun suka bayyana wa RFI Hausa dalilinsu na yin karin.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin tare da Zainab Ibrahim.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.