Tsadar Rayuwa: Zaurawa sun bullo da shirin tallafawa junansu a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:00
Shirin na wannan rana ya leko yadda wata kungiyar zawarawa a Najeriya ta bullo da wani shiri na musamman domin tallafawa zawarawa da ke cikin halin kunci, yayin da ake fama da matsalar tsadar rayuwa a sassan kasar.
Galibi dai akwai zawarawa da dama da ke daukar dawainiyar 'yayansu, yayin da aka sakar musu ragamar komai.
Wannan matsala dai na neman zama ruwan dare, musamman arewacin kasar, inda za ka iske a wasu lokutan matan kan yi aikatau domin kula da kansu da kuma yaransu.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin taree da Zainab Ibrahim.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu