Isa ga babban shafi
Rayuwata

Matsalar tsadar rayuwa na ci gaba da kamari a Najeriya

Wallafawa ranar:

A wannan rana shirin ya sake tattauna batun matsalar tsadar rayuwa da ke cigaba da ciwa alummar Najeriya tuwo a kwariya, inda tuni kowa ke fadi tashi dan samun abin kaiwa bakin salati.

Wasu mata 'yan gudun hijira da ke jiran tallafi a Burkina Faso.
Wasu mata 'yan gudun hijira da ke jiran tallafi a Burkina Faso. AP - Sam Mednick
Talla

 

Dangane da wannan batu shirin rayuwata ya duba yadda hauhawar farashin kayaki ya tilasta mutane da dama daina gudanar da taruka, na biki aure, ko suna, ko na salla, ko kuma na wasu al’adu da ke bukatar hakan da dai sauransu.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin tare da Zainab Ibrahim.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.