Isa ga babban shafi
Rayuwata

Yadda mata suka rungumi aikin karfi a Jamhuriyar Nijar

Wallafawa ranar:

A yau ya duba yadda yan mata a jamhuriyar Nijar suka dage wajan rungumar ayyukan da a can baya maza kadai ke yinsu, ayyukan da suka hada da kanikanci, gyaran mota, kafinta, da aikin saka wayar wutan lantarki a gida, akwai kuma yasar rijiya, da dai sauransu,

Yadda mata ke aikin gyaran hanya a Sudan da ambaliya ta yiwa illa.
Yadda mata ke aikin gyaran hanya a Sudan da ambaliya ta yiwa illa. © UNHCR
Talla

Bayanai na nuna baya ga kudaden shiga da suke samu, akasari mata dake ire iren ayyukan nan a Nijar kan zabawa kansu, ganin cewa suna samun goyon bayan iyaye.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin tare da Zaonab Ibrahim.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.