Isa ga babban shafi
Rayuwata

Matsalar Fyade na neman wuce gona da iri a wasu yankuna na Nijar

Wallafawa ranar:

A gundumar madawa dake jahar Tawa a Jamhuriyar Nijar matsalar fyade ga yara masu kananan shekaru da ‘yan mata na cigaba da yin kamari, ganin yadda mahaifan wadanda matsalar ke shafa ba sa son daga murya saboda kunya da al'adance da kuma zamantakewa.

UNICEF ta ce ya kamata a fara daukar matakai masu tsauri kan wadanda ke cin zarafin mata.
UNICEF ta ce ya kamata a fara daukar matakai masu tsauri kan wadanda ke cin zarafin mata. © Thecable
Talla

Wannan batu dai babbar matsala ce da al’ummar jihar Tawa ke kokawa a kai, la’akari da cewa hakan na kara baiwa gurbatattun mutanen kwarin gwiwar cigaba da aikata aika aikar, kuma ba tare da an bayana su ba, balle a dauki kwakwarar mataki a kan su.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.