Isa ga babban shafi
Siyasar Najeriya

Kona ofisoshin INEC na barazana ga zaben 2023 a Najeriya

Wallafawa ranar:

Kashin farko na shirin siyasar Najeriya da ke mayar da hankali kan zaben kasar na 2023,  ya yi dubi ne kan yadda wasu bata-gari ke banka wa wasu daga cikin ofisoshin Hukumar Zaben kasar INEC wuta.

Shugaban hukumar zaben Najeriya mai zaman kanta INEC, farfesa Mahmoud Yakubu.
Shugaban hukumar zaben Najeriya mai zaman kanta INEC, farfesa Mahmoud Yakubu. © The Guardian Nigeria
Talla

Hukumar ta INEC ta ce, muddin aka ci gaba da kaddamar da hare-haren kan ofisoshinta, to hakan kaa iya haifar da cikas a shirinta na gudanar da sahihin zabe a kasar ta Najeriya.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin tare da Rukayya Abba Kabara

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.