Shirin Siyasar Najeriya na wannnan mako, ya mayar da hankali kan yadda 'yan takarar kujerar shugabancin Najeriya suka kawo karshen yakin neman zabensu, yayin da rage 'yan kwanaki babban zaben ya gudana a ranar Asabar 25 ga watan Fabarairu.
Shirin Siyasar Najeriya na wannnan mako, ya mayar da hankali kan yadda 'yan takarar kujerar shugabancin Najeriya suka kawo karshen yakin neman zabensu, yayin da rage 'yan kwanaki babban zaben ya gudana a ranar Asabar 25 ga watan Fabarairu.