Bakonmu a Yau
Dakta Ibrahim Khalil, Malamin Jami’ar Missouri a Amurka
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:25
Shugaban kasar Amurka Barack Obama yace Amurka za ta kawo karshen yake yaken da ta ke yi bayan rantsar da shi karo na biyu. Dakta Ibrahim Khalil, Malamin Makaranta a Jihar Missouri, yace Amurkawa da dama basu ji dadin yakin da kasar ta shiga a wasu kasashen duniya ba.