Isa ga babban shafi
Faransa

Faransa zata baiwa Girka tallafi

MAJALISAR Wakilan kasar Faransa, ta amince da shirin baiwa kasar Girka, Karin tallafin kudade, yayin da yau ake saran Majalisar Dattawa zata kada nata kuri’ar.Ministan kasafin kudi, Valerie Pecresse, yace abinda ya rage yanzu, shine Gwamnatin Girka da Majalisar ta, su dauki matakin aiwatar da shirin tsuke bakin aljihu, kamar yadda kungiyar kasahsen Turai ta tsara. 

Babban Bankin Turai
Babban Bankin Turai REUTERS/Alex Grimm/Files
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.