Australia
Wutar daji na cigaba da lalata kadarori a Australia
Wutar daji a kasar Australiya na ci gaba da lalata gandun daji da kuma kadarori cikinsu kuwa har da gidaje masu tarin yawa a yankin kudu maso gabashin kasar.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Hukumomin kasar sun tabbatar da cewa a halin yanzu akalla wurare 94 aka samu bullar wannan gobara, yayin da jami’an ke ci gaba da yin amfani da jiragen sama da kuma motocin kashe gobara domin shawo kanta.
Shugaban ‘Yan kwanakwana a yankin da wutar ke ci, Shane Fitzsimmons ya lamarin ya cabe kuma yana cike da hadari.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu