Isa ga babban shafi
Jamus

Merkel ta amince da kafa gwamnatin hadin kai

Shugabar Gwamnatin Jamus, Angela Merkel ta amince ta kafa gwamnatin hadin kai da Jam’iyar Social Democrat, watanni biyu bayan nasarar zaben da ta samu.

Shugabar gwamnatin Jamus, Angela Merkel
Shugabar gwamnatin Jamus, Angela Merkel REUTERS/Michael Sohn/Pool
Talla

Jam’iyar CDU ta Merkel, tare da kawar ta Bavarian CSU sun kulla yarjejeniya da SDP bayan sun kwashe sa’oi 17 suna tattaunawa, abinda zai ba su damar kafa gwamnati.

A ranar 17 ga watan Disamba ake sa ran za a sake rantsar da Merkel, sai har yanzu za ta fuskanci matsalolin ciki har da yunkurin samar da katunan mambobi nan da watan mai zuwa domin tabbatar da hadin kan jam’iyun.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.