Isa ga babban shafi
EU

Italiya ta nemi a sauya yadda ake tafiyar da tattalin arzikin kasashen Turai

Yayin da ake sa ran kasar Italiya zata karbi ragamar shugabancin kungiyar taraiyyar Turai, Prime Ministaer Matteo Renzi ya nemi a sake sabon lale, kan yadda ake tafiyar da tattalin arzikin kasashen na Turai. Renzi yace hakan ne kawai zai kawo karshen kyamar da wasu mutanen ke nuna wa kungiyar ta EU.Prime Ministan yace kasashen nahiyar Turai na cikin tsaka mai wuya, kuma akwai bukatar samun yardar jama’a, da suka gaji da matsalolin tattalin arzikin da kasashen suka fuskanta a shekarun baya. 

Prime Ministan kasar Italiya, Matteo Renzi
Prime Ministan kasar Italiya, Matteo Renzi REUTERS/Tony Gentile
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.