Isa ga babban shafi
Fransa

Shugaba Francois Hollande na taron manema labarai

A yau alhamis shugaban Faransa Francois Hollande na gabatar da taron manema labarai karo na biyar daga lokacin da ya dare karagar shugabancin kasar.

François Hollande, shugaban Faransa.
François Hollande, shugaban Faransa. REUTERS/Philippe Wojazer
Talla

Wannan dai shi ne taron manema labarai na farko da shugaban ke gabatarwa bayan harin ta’addancin da aka kai wa mujallar Charlie Hebdo a cikin wantan jiya.

Akwai dai ‘yan jarida da dama ciki da kuma wajen kasar da ke yi wa Hollande tambayoyi kan batutuwan da suka shafi Farana da kuma na sauran kasashen duniya.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.