Turkiya
Turkiya za ta ci gaba da yakar ‘Yan tawayen Kurdawa
Shugaban Kasar Turkiya Recep Tayyip Erdogan ya ce za su ci gaba da kai hare haren sama har sai sun murkushe ‘Yan Tawayen Kurdawa har sai sun kakkabe mayakan.
Wallafawa ranar:
Talla
A lokacin da ya ke jawabi a Ankara, Erdogan ya ce za su ci gaba da kai hare hare har sai ‘yan tawayen sun aje makamansu.
Shugaban ya bukaci ‘Yan Tawayen na PKK su binne makamansu don tabbatar wa al’ummar kasar cewar su ba wata barazana ba ce.
Turkiya dai na fuskantar barazana daga bangaren ‘Yan tawayen Kurdawa da kuma mayakan ISIL da ke da’awar jihadi a Syria.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu